Majalisar Wakilai ta umarci kwamitocinta na Babban Birnin Tarayya (FCT), 'Yan sanda da su gudanar da cikakken bincike game da ...
Duk da wannan sanarwa, Onanuga bai bayyana abin da zai faru da ministocin dake rike da ma’aikatun da aka rushe ba ko kuma ...
Lauyan hukumar EFCC, mai yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya, ne ya sanar da janye tuhume-tuhumen a ...
Masana da mahukunta sun ce Hukuncin da babbar kotu ta yanke na haramtawa hukumar VIO tsarewa ko kuma cin tarar direbobin ...
A ranar Juma’a wani jami’in Majalisar Dinkin Duniya ya zargi dakarun tsaron Isra’ila da laifin yawan kaikaitar jami’an wanzar ...
Akalla mutum 21 suka mutu sanadiyyar wasu hare haren da Isra’ila ta kai, wanda suka hada da yara, bisa bayanan ma’aikatan ...
Shugaba Nicolas Maduro na Venezuela ya nada wani na hannun daman shi cikin majalisar zartaswa, wanda shugaban Amurka Joe ...
Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne kan martani kan maganar cin 'yancin gashin kan kananan hukumomi a ...
Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da bankin duniya ke gargadin cewar cigaba da karin farashin man fetur na iya dawo da ...
A jawabinsa Shettima yace Najeriya da Sweden na da dadadden tarihin yin hadin gwiwa, musamman a fannonin kasuwanci da fasaha ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako, ci gaba a tattaunawar da muke yi kan yadda ma'aurata za su hada kai don tallafa wa juna a ...
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya kaddamar da jigilar jiragen kasan kasuwanci ta Red Line a yau. A sanarwar daya ...